2 Sam 23:5 HAU

5 “Haka Allah zai sa wa zuriyata albarka,Gama ya yi mini madawwamin alkawari,Duka kuwa a shirye yake, zai kuwa kiyaye.Abin da nake bukata ke nan,Wannan ne nasarata,Na tabbata kuwa Allah zai kammala shi.

Karanta cikakken babi 2 Sam 23

gani 2 Sam 23:5 a cikin mahallin