1 Tim 6:16 HAU

16 Shi ne kaɗai marar mutuwa, yake kuma zaune a cikin hasken da ba ya kusatuwa. Shi kuwa ba mutumin da ya taɓa ganinsa, ko kuwa zai iya ganinsa. Girma da madawwamin mulki su tabbata a gare shi. Amin, amin.

Karanta cikakken babi 1 Tim 6

gani 1 Tim 6:16 a cikin mahallin