30 domin mu gaɓoɓin jikinsa ne.
31 “Saboda haka ne, mutum sai ya bar mahaifinsa da mahaifiyarsa, ya manne wa matarsa, su biyu su zama jiki guda.”
32 Wannan asiri muhimmi ne, ni kuwa ina nufin Almasihu ne da ikkilisiya.
33 Duk da haka dai, sai kowane ɗayanku ya ƙaunaci matarsa kamar kansa, ita matar kuwa ta yi wa mijinta ladabi.