A.m. 22:10 HAU

10 Sai na ce, ‘To, me zan yi, ya Ubangiji?’ Sai ubangiji ya ce mini, ‘Tashi, ka shiga Dimashƙu, a can ne za a faɗa maka duk abin da aka ɗora maka ka yi.’

Karanta cikakken babi A.m. 22

gani A.m. 22:10 a cikin mahallin