A.m. 9:21 HAU

21 Duk waɗanda suka ji shi, suka yi ta al'ajabi, suka ce, “Ashe, ba wannan ne ya watsa masu yin addu'a da sunan nan a Urushalima ba? Ya zo nan ne ma da niyyar ya kai su gaban manyan firistoci a ɗaure.”

Karanta cikakken babi A.m. 9

gani A.m. 9:21 a cikin mahallin