Gal 1:17 HAU

17 ban kuma je Urushalima wurin waɗanda suka riga ni zama manzanni ba, sai nan da nan na je ƙasar Larabawa, sa'an nan na komo Dimashƙu.

Karanta cikakken babi Gal 1

gani Gal 1:17 a cikin mahallin