Luk 1:38 HAU

38 Sai Maryamu ta ce, “To, ga shi, ni baiwar Ubangiji ce, yă zama mini yadda ka faɗa.” Sai mala'ikan ya tashi daga gare ta.

Karanta cikakken babi Luk 1

gani Luk 1:38 a cikin mahallin