69 Ya ta da Mai Ceto mai iko dominmu,Daga zuriyar baransa Dawuda.
70 Yadda tuntuni ya faɗa ta bakunanAnnabawa nasa tsarkakan nan,
71 Yă cece mu daga abokan gābanmu,Har ma daga dukan maƙiyanmu.
72 Domin nuna jinƙai ne ga kakanninmu,Ya tuna da alkawarinsa mai tsarkin nan.
73 Shi ne rantsuwan nan wadda ya yi wa ubanmu Ibrahim,
74 Domin yana cetonmu daga abokan gābanmu,Mu bauta masa ba da jin tsoro ba,
75 Sai dai da tsarki da adalci a gabansa,Dukan iyakar kwanakin nan namu.