Luk 22:58 HAU

58 Bayan ɗan lokaci kaɗan kuma, sai wani ya gan shi, ya ce, “Kai ma, ai, ɗayansu ne.” Amma Bitrus ya ce, “Ya mutum, ba haka ba ne.”

Karanta cikakken babi Luk 22

gani Luk 22:58 a cikin mahallin