Luk 7:16 HAU

16 Sai tsoro ya kama su duka, suka ɗaukaka Allah suna cewa, “Lalle, wani annabi mai girma ya bayyana a cikinmu,” da kuma, “Allah ya kula da jama'arsa.”

Karanta cikakken babi Luk 7

gani Luk 7:16 a cikin mahallin