Luk 9:16 HAU

16 Da ya ɗauki gurasa biyar ɗin da kifi biyu, sai ya ɗaga kai sama, ya yi wa Allah godiya, ya gutsuttsura su, ya yi ta ba almajiran, suna kai wa jama'a.

Karanta cikakken babi Luk 9

gani Luk 9:16 a cikin mahallin