Luk 9:22 HAU

22 Ya ce, “Lalle ne Ɗan mutum yă sha wuya iri iri, shugabanni da manyan firistoci da malaman Attaura su ƙi shi, har a kashe shi, a rana ta uku kuma a tashe shi.”

Karanta cikakken babi Luk 9

gani Luk 9:22 a cikin mahallin