Mar 9:12 HAU

12 Sai ya ce musu, “Lalle ne Iliya ya fara zuwa ya raya dukan abubuwa. Yaya kuwa yake a rubuce a kan Ɗan Mutum, cewa zai sha wuya iri iri, a kuma wulaƙanta shi?

Karanta cikakken babi Mar 9

gani Mar 9:12 a cikin mahallin