Mat 15:36 HAU

36 Da ya ɗauki gurasa bakwai ɗin da kifayen nan, ya yi godiya ga Allah, sai ya gutsuttsura, ya yi ta ba almajiran, almajiran kuma na, bai wa jama'a.

Karanta cikakken babi Mat 15

gani Mat 15:36 a cikin mahallin