1 Sar 16:16 HAU

16 Da sojojin da suke bakin dāga suka ji an ce Zimri ya shirya makirci, ya kashe sarki, sai dukan Isra'ilawa suka naɗa Omri, shugaban sojojin, can a sansani. A wannan rana ya zama Sarkin Isra'ila.

Karanta cikakken babi 1 Sar 16

gani 1 Sar 16:16 a cikin mahallin