1 Sar 19:15 HAU

15 Sai Ubangiji ya ce masa, “Ka juya zuwa jeji kusa da Dimashƙu, idan ka isa can, sai ka zuba wa Hazayel mai, ka keɓe shi, ya sama Sarkin Suriya,

Karanta cikakken babi 1 Sar 19

gani 1 Sar 19:15 a cikin mahallin