1 Sar 19:2 HAU

2 Sai Yezebel ta aike a wurin Iliya ta ce, “Idan gobe war haka, ban kashe ka ba kamar yadda ka karkashe annabawan nan, to, alloli su hukunta ni.”

Karanta cikakken babi 1 Sar 19

gani 1 Sar 19:2 a cikin mahallin