23 Mikaiya ya ce, “Ga abin da ya faru, Ubangiji ya bar annabawanka su faɗa maka ƙarya. Amma Ubangiji kansa ya riga ya zartar maka da masifa.”
Karanta cikakken babi 1 Sar 22
gani 1 Sar 22:23 a cikin mahallin