1 Tar 21:16 HAU

16 Dawuda ya ɗaga idonsa, sai ya ga mala'ikan Ubangiji yana tsakanin sama da ƙasa, da takobinsa a zare a hannunsa a kan Urushalima. Sa'an nan Dawuda tare da dattawa suka fāɗi rubda ciki, suna saye da tufafin makoki.

Karanta cikakken babi 1 Tar 21

gani 1 Tar 21:16 a cikin mahallin