2 Sar 1:10 HAU

10 Iliya ya ce wa shugaban da mutum hamsin ɗin, “Idan ni mutumin Allah ne, bari wuta ta sauko daga sama ta cinye ka da mutane naka hamsin.” Wuta kuwa ta sauko daga sama, ta cinye shugaban tare da mutanensa hamsin.

Karanta cikakken babi 2 Sar 1

gani 2 Sar 1:10 a cikin mahallin