2 Sar 16:20 HAU

20 Ahaz ya mutu, aka binne shi a makabartar kakanninsa a birnin Dawuda. Sai ɗansa, Hezekiya, ya gaji sarautarsa.

Karanta cikakken babi 2 Sar 16

gani 2 Sar 16:20 a cikin mahallin