20 Ubangiji kuwa ya husata ƙwarai da mutanen Urushalima da dukan mutanen Yahuza, sai ya kore su daga gabansa.Zadakiya kuwa ya tayar wa Sarkin Babila.
Karanta cikakken babi 2 Sar 24
gani 2 Sar 24:20 a cikin mahallin