2 Sar 4:14 HAU

14 Elisha ya ce, “To, me za a yi mata?”Sai Gehazi ya amsa ya ce, “Ai, ba ta da ɗa, mijinta kuwa tsoho ne.”

Karanta cikakken babi 2 Sar 4

gani 2 Sar 4:14 a cikin mahallin