2 Sar 5:11 HAU

11 Amma Na'aman ya husata, ya yi tafiyarsa, yana cewa, “Na yi tsammani zai fito ya zo wurina ne, ya tsaya, ya yi kira sunan Ubangiji Allahnsa ya kaɗa hannunsa a wurin kuturtar, ya warkar da ni.

Karanta cikakken babi 2 Sar 5

gani 2 Sar 5:11 a cikin mahallin