10 Sai Zadakiya ɗan Kena'ana ya yi ƙahonin ƙarfe, ya ce, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Da waɗannan za ka sassoki Suriyawa har su hallaka!’ ”
Karanta cikakken babi 2 Tar 18
gani 2 Tar 18:10 a cikin mahallin