27 Sai kowane mutumin Yahuza da na Urushalima, tare da Yehoshafat shugabansu, suka koma Urushalima suna murna, gama Ubangiji ya sa su yi farin ciki saboda maƙiyansu.
Karanta cikakken babi 2 Tar 20
gani 2 Tar 20:27 a cikin mahallin