14 Da Amaziya ya komo daga kisan Edomawa, sai ya kwaso gumakan mutanen Seyir, ya ajiye su su zama gumakansa, ya yi musu sujada, ya kuma miƙa musu hadaya.
Karanta cikakken babi 2 Tar 25
gani 2 Tar 25:14 a cikin mahallin