2 Tar 32:31 HAU

31 A kan 'yan saƙon sarakunan Babila kuwa, waɗanda aka aiko su don su bincika irin abin al'ajabi da ya faru a ƙasar, sai Allah ya ƙyale shi kurum don ya jarraba shi, ya san dukan abin da suke a zuciyarsa.

Karanta cikakken babi 2 Tar 32

gani 2 Tar 32:31 a cikin mahallin