Amos 1:13 HAU

13 Ubangiji ya ce,“Mutanen Ammon sun ci gaba da yinzunubi.Hakika, zan hukunta su,Don haɗamarsu ta ƙasa,Suka tsaga mata masu ciki aGileyad.

Karanta cikakken babi Amos 1

gani Amos 1:13 a cikin mahallin