22 Yakan aika da haske a wuraren da suke da duhu kamar mutuwa.
23 Yakan sa sauran al'ummai su yi ƙarfi su ƙasaita,Sa'an nan ya fatattaka su, ya hallaka su.
24 Yakan sa shugabanninsu su zama wawaye,Ya bar su su yi ta makuwa, su ruɗe, su ɓata,
25 Su yi ta lalube cikin duhu, su yi ta tangaɗi kamar bugaggu.”