1 Ayuba ya amsa.
2 “Na rantse da Allah Mai Iko Dukka,Wanda ya ƙwace mini halaliyata,Wanda ya ɓata mini rai.
3 Muddin ina numfashi,Ruhun Allah kuma yana cikin hancina
4 Bakina ba zai faɗi ƙarya ba,Harshena kuma ba zai hurta maganganun yaudara ba.