26 “Ta wurin hikimarka ne shirwa take tashi,Ta buɗe fikafikanta ta nufi kudu?
27 Ta wurin umarninka ne gaggafa take tashi samaTa yi sheƙarta can ƙwanƙoli?
28 A kan dutse take zaune, a can take gidanta,Cikin ruƙuƙin duwatsu.
29 Daga can takan tsinkayi abincintaIdanunta sukan hango shi tun daga nesa.
30 'Yayanta sukan tsotsi jini,A inda kisassu suke, can take.”