L. Fir 17:15 HAU

15 Duk wanda ya ci mushe, ko abin da namomin jeji suka yayyaga, ko shi Ba'isra'ile ne, ko baƙo ne, sai ya wanke tufafinsa, ya yi wanka da ruwa, ya ƙazantu har maraice, sa'an nan zai tsarkaka.

Karanta cikakken babi L. Fir 17

gani L. Fir 17:15 a cikin mahallin