Zak 12:10 HAU

10 “Zan cika zuriyar Dawuda da mutanen Urushalima da ruhun tausayi da na addu'a. Za su dubi wanda suka soke shi, har ya mutu. Za su yi makoki dominsa kamar waɗanda aka yi musu rasuwar ɗan farinsu.

Karanta cikakken babi Zak 12

gani Zak 12:10 a cikin mahallin