Zak 12:6 HAU

6 “A ranan nan zan sa iyalan Yahuza su zama kamar wuta a kurmi, ko kuwa a gonar da hatsi ya nuna. Za su halaka dukan al'umman da suke kewaye da su. Amma mutanen Urushalima za su yi zamansu lami lafiya.

Karanta cikakken babi Zak 12

gani Zak 12:6 a cikin mahallin