30 In ma lalle ne in yi gadara, to, sai in yi taƙama da abubuwan da suke nuna raunanata.
31 Allahn Ubangiji Yesu, wato Ubansa, wanda ya yabo ya tabbata a gare shi har abada, ya sani ba ƙarya nake yi ba.
32 A Dimashƙu gwamnan da yake ƙarƙashin sarki Aretis ya tsare ƙofofin birnin Dimashƙu don ya kama ni,
33 amma sai aka zura ni a cikin babban kwando ta tagar garu, na kuɓuce masa.