11 Da yake muna tsoron Ubangiji, shi ya sa muke ƙoƙarin rinjayar mutane. Yadda muke kuwa, ai, sananne ne ga Allah, muna fata ku ma haka abin yake a lamirinku.
Karanta cikakken babi 2 Kor 5
gani 2 Kor 5:11 a cikin mahallin