A.m. 23:14 HAU

14 Sai suka je wurin manyan firistoci da shugabanni, suka ce, “Mun yi wata babbar rantsuwa, cewa za mu zauna ba ci ba sha sai mun kashe Bulus.

Karanta cikakken babi A.m. 23

gani A.m. 23:14 a cikin mahallin