Luk 1:22 HAU

22 Da ya fito, ya kāsa yi musu magana. Sai suka gane lalle an yi masa wahayi ne a Haikalin. Sai ya riƙa yi musu nuni, amma ba ya magana.

Karanta cikakken babi Luk 1

gani Luk 1:22 a cikin mahallin