Mat 19:17 HAU

17 Sai ya ce masa, “Don me kake tambayata a kan abin da yake nagari? Ai, Managarci ɗaya ne. In kuwa kana so ka sami wannan rai, to, ka kiyaye umarnan nan.”

Karanta cikakken babi Mat 19

gani Mat 19:17 a cikin mahallin