Mat 26:64 HAU

64 Sai Yesu ya ce masa, “Yadda ka faɗa. Ina kuwa gaya muku a nan gaba za ku ga Ɗan Mutum zaune a dama da Mai Iko, yana kuma zuwa a kan gajimare.”

Karanta cikakken babi Mat 26

gani Mat 26:64 a cikin mahallin