Yah 21:20 HAU

20 Sai Bitrus ya waiwaya ya ga almajirin nan da Yesu yake ƙauna yana biye da su, wato wanda ya jingina gab da Yesu lokacin cin jibin nan da ya ce, “Ya Ubangiji, wane ne zai bāshe ka?”

Karanta cikakken babi Yah 21

gani Yah 21:20 a cikin mahallin