15-16 Dawuda kuwa ya ji tsoro, gama Saul ya fito don ya farauci ransa.Sa'ad da yake cikin jejin Zif, a Horesh, sai Jonatan ɗan Saul, ya zo wurinsa, ya tabbatar masa da kiyayyewar Allah.
Karanta cikakken babi 1 Sam 23
gani 1 Sam 23:15-16 a cikin mahallin