22 Ubangiji kuwa ya ce wa Sama'ila, “Ka yarda da abin da suka ce, ka naɗa musu sarki.”Sai Sama'ila ya ce wa mutanen Isra'ila, “Kowa ya koma gida.”
Karanta cikakken babi 1 Sam 8
gani 1 Sam 8:22 a cikin mahallin