24 Za ku yi kira ga sunan Ba'al naku, ni kuma zan kira ga sunan Ubangiji. Allahn da ya amsa da wuta, shi ne Allah.”Jama'a duka suka yi sowar nuna yarda da wannan.
Karanta cikakken babi 1 Sar 18
gani 1 Sar 18:24 a cikin mahallin