Amos 5:16 HAU

16 Haka Ubangiji Allah Mai Rundunaya ce,“Za a yi kuka, a yi kururuwa atitunan birninku saboda azaba.Daga ƙauyuka za a kirawomutaneSu zo su yi makokin.Waɗanda suka mutu, tare da masumakoki da aka ijarar da su.

Karanta cikakken babi Amos 5

gani Amos 5:16 a cikin mahallin