Dan 7:14 HAU

14 Aka kuwa danƙa masa mulki, da ɗaukaka, da sarauta,Domin dukan jama'a, da al'ummai, da harsuna su bauta masa.Mulkinsa, madawwamin mulki ne,Wanda ba zai ƙare ba.Sarautarsa ba ta tuɓuwa.”

Karanta cikakken babi Dan 7

gani Dan 7:14 a cikin mahallin