Ezra 7:7 HAU

7 A shekara ta bakwai kuma ta sarautar sarki Artashate, waɗansu mutanen Isra'ila, da waɗansu firistoci, da Lawiyawa,da mawaƙa, da matsaran ƙofa, da ma'aikatan Haikali, suka taho Urushalima.

Karanta cikakken babi Ezra 7

gani Ezra 7:7 a cikin mahallin