Far 19:14 HAU

14 Sai Lutu ya fita ya faɗa wa surukansa waɗanda za su auri 'ya'yansa mata, “Tashi, ku fita daga wannan wuri, gama Ubangiji yana gab da hallaka birnin.” Amma sai surukansa suka aza wasa yake yi.

Karanta cikakken babi Far 19

gani Far 19:14 a cikin mahallin