1 Ya Ubangiji, kai ne Allahna, Zan ɗaukaka ka, in yabi sunanka.Ka aikata al'amura masu banmamaki,Ka tafiyar da su da aminci,Wato bisa ga shirin da ka yi tuntuni.
Karanta cikakken babi Ish 25
gani Ish 25:1 a cikin mahallin